MARABA DA MASU KAUNATA.NIMA INA TARE DA DUK WANDA YAKE SONA

MARABA DA MASU KAUNATA.NIMA  INA TARE DA DUK WANDA YAKE SONA
Barkanku da ziyartar shafina ni Rashida Adamu Abdullahi Mai Sa'a

Sunday, October 10, 2010

RASHIDA ADAMU ABDULLAHI MAI SA’A

RASHIDA ADAMU ABDULLAHI MAI SA’A
An haife ni a jahar kano cikin karamar hukumar dala a shekarar 1985 sannan kuma nayi karatu a makarantar primary ta Daurawa primary school tarauni local government. Sannan nayi scondary a Garki Girl secondary school, Sannan nayi diplomar Alkur’ani a gyadi gyadi Ibadur Rahman Li tahfizul Qur’an, na fara fitowa a fina finan hausa in da zama jaruma, Sannan na karbi kyaututtuka da dama a fannin shirin wasan hausa,kamar sim award, censors,government house, malysiaan award, sannan na shirya fina finai nawa na kaina da dama, kamar SA’A-JARIYA, RASHIDA,SASARI, MAI NEMA,RAKIYA,MA’ASSALAM, FADI ALKHAIRI,LABARIN DUNIYA,FATIMA BINTU, KHADIJATU KO AI,LABARIN DUNIYA,DA DAI SAURANSU , KUMA ZAKU IYA SAMUNA TA WANNAN LAMBA LAMBA KAMAR HAKA 08127270000 EMAIL KUMA SHINE rashidamaisaa@yahoo.com ko kuma http://rashidaadamu.blogspot.com