RASHIDA ADAMU ABDULLAHI MAI SA’A
An haife ni a jahar kano cikin karamar hukumar dala a shekarar 1985 sannan kuma nayi karatu a makarantar primary ta Daurawa primary school tarauni local government. Sannan nayi scondary a Garki Girl secondary school, Sannan nayi diplomar Alkur’ani a gyadi gyadi Ibadur Rahman Li tahfizul Qur’an, na fara fitowa a fina finan hausa in da zama jaruma, Sannan na karbi kyaututtuka da dama a fannin shirin wasan hausa,kamar sim award, censors,government house, malysiaan award, sannan na shirya fina finai nawa na kaina da dama, kamar SA’A-JARIYA, RASHIDA,SASARI, MAI NEMA,RAKIYA,MA’ASSALAM, FADI ALKHAIRI,LABARIN DUNIYA,FATIMA BINTU, KHADIJATU KO AI,LABARIN DUNIYA,DA DAI SAURANSU , KUMA ZAKU IYA SAMUNA TA WANNAN LAMBA LAMBA KAMAR HAKA 08127270000 EMAIL KUMA SHINE rashidamaisaa@yahoo.com ko kuma http://rashidaadamu.blogspot.com
Hajiya Rasheeda Allah Yakara Daukaka amman Ina Son Kibani No
ReplyDeleteIna yimiki Fatan Alheri
ReplyDeleteGaskiya Rasheeda Kinyi
ReplyDeleteIna Jiran Reply
ReplyDeleteWish you best of luck on your appointment as sa on women affairs
ReplyDeleteAslm hajiya rashida barka da war hak
ReplyDelete